🌹🌹Manzon Allah S.A.W yace : Allah S.W.T yace : Ya kai dan'adam, ka ciyarda abinci, ni ma zan ciyarda kai.🌹🌹
Bukhari da Muslim.
▶️Duk wanda ya ciyarda dukiyarsa ta hanyar alkhairi, haqiqa Allah zai bude masa qofofin arziqi, kuma zai shinfida masa hanyoyin samun arziqi da albarka.
Bukhari da Muslim.
▶️Duk wanda ya ciyarda dukiyarsa ta hanyar alkhairi, haqiqa Allah zai bude masa qofofin arziqi, kuma zai shinfida masa hanyoyin samun arziqi da albarka.
🌹🌹Manzon Allah S.A.W yace : Allah S.W.T yace : Ya kai dan'adam, ka ciyarda abinci, ni ma zan ciyarda kai.🌹🌹
Bukhari da Muslim.
▶️Duk wanda ya ciyarda dukiyarsa ta hanyar alkhairi, haqiqa Allah zai bude masa qofofin arziqi, kuma zai shinfida masa hanyoyin samun arziqi da albarka.