• Yanzu hakan kai tsaye Mallam Lawan Triumph Malam Magajin Mallam daga wajen karatun littafen Alu,ulu,u Walmarjan”

    Allah Yakara Maka lafiya Da Ikhlas Mallam Lawan Triumph’ Dodon Yan Bidi,a
    Yanzu hakan kai tsaye Mallam Lawan Triumph Malam Magajin Mallam daga wajen karatun littafen Alu,ulu,u Walmarjan” Allah Yakara Maka lafiya Da Ikhlas Mallam Lawan Triumph’ Dodon Yan Bidi,a
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 2كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • KUSKURE MAFI GIRMA DA ZA KA YI A ƘOƘARIN NEMAN KUƊI KO KASUWANCI SUNE...


    Wannan rubutu ne mai matuƙar muhimmanci wanda zai iya ceto makomarka. Tsaya ka karanta a natse, domin waɗannan kurakuren su suka ruguza jarin miliyoyin matasa a yau:


    1. Gaggawar son zama miliyoniya a dare ɗaya: Neman arziki a guje shi yake jefa matasa a caca, damfara, ko kasuwancin banza. Kasuwanci na gaskiya yana buƙatar lokaci da haƙuri; ko sana'ar sayar da wayoyi kake yi, ko harkar sayar da data, ko aikin digital skills, dole ne ka fara daga ƙasa ka gina Trust a wajen mutane. Gaggawa tana kashe albarkar dukiyar.


    2. Cinikin babu lissafi ko kasa raba jari da riba: Duk yadda cinikinka ya ke da kyau, idan ba ka san bambancin jarin da ka zuba da kuma ainihin ribar da ta shigo ba, wallahi faɗuwa za ka yi. Yin holewa da kuɗin da kwastoma ya ba ka ba wayewa ba ce; cin mutuncin gumin kanka ne. Jari kamar jini yake ga kasuwanci; idan ka shanye shi, kasuwancin zai mutu.


    3. Yin kasuwanci don kawai ka ga wani yana yi: Babban wauta ce ka shiga wata harka don kawai ka ga wani yana samun kuɗi a ciki, ba tare da ka nutsu ka koyi ainihin sirrin aikin da ake buƙata ba. Kowane kasuwanci yana da ƙalubalensa a ɓoye, idan ka shiga a makance ba tare da ilimi ba, asara ce za ta buɗe maka ido.


    4. Cire Allah a lissafinka:
    Ka ɗauka wayonka, ƙwarewarka, ko kyawun tallan da kake yi su suke kawo maka kwastomomi. Wallahi idan ka manta da cewa Allah ne Mai bayarwa, ya bar ka da dabararka, sai ka ga wanda bai kai ka tsari ko farashi ba yana ciniki, alhali kai kana zaune kana kallon shagonka ko ofishinka babu kowa.


    Arziƙi na gaskiya a hankali ake gina shi da riƙon amana, juriya, da kuma cikakken Tawakkali ga Ubangiji. Ka Farka ka gyara lissafinka a yau tun kafin asara ta yi maka gargaɗi mai ɗaci.
    ISHAQ ABDULLAHI YUSUF ✍️
    KUSKURE MAFI GIRMA DA ZA KA YI A ƘOƘARIN NEMAN KUƊI KO KASUWANCI SUNE... Wannan rubutu ne mai matuƙar muhimmanci wanda zai iya ceto makomarka. Tsaya ka karanta a natse, domin waɗannan kurakuren su suka ruguza jarin miliyoyin matasa a yau: 1. Gaggawar son zama miliyoniya a dare ɗaya: Neman arziki a guje shi yake jefa matasa a caca, damfara, ko kasuwancin banza. Kasuwanci na gaskiya yana buƙatar lokaci da haƙuri; ko sana'ar sayar da wayoyi kake yi, ko harkar sayar da data, ko aikin digital skills, dole ne ka fara daga ƙasa ka gina Trust a wajen mutane. Gaggawa tana kashe albarkar dukiyar. 2. Cinikin babu lissafi ko kasa raba jari da riba: Duk yadda cinikinka ya ke da kyau, idan ba ka san bambancin jarin da ka zuba da kuma ainihin ribar da ta shigo ba, wallahi faɗuwa za ka yi. Yin holewa da kuɗin da kwastoma ya ba ka ba wayewa ba ce; cin mutuncin gumin kanka ne. Jari kamar jini yake ga kasuwanci; idan ka shanye shi, kasuwancin zai mutu. 3. Yin kasuwanci don kawai ka ga wani yana yi: Babban wauta ce ka shiga wata harka don kawai ka ga wani yana samun kuɗi a ciki, ba tare da ka nutsu ka koyi ainihin sirrin aikin da ake buƙata ba. Kowane kasuwanci yana da ƙalubalensa a ɓoye, idan ka shiga a makance ba tare da ilimi ba, asara ce za ta buɗe maka ido. 4. Cire Allah a lissafinka: Ka ɗauka wayonka, ƙwarewarka, ko kyawun tallan da kake yi su suke kawo maka kwastomomi. Wallahi idan ka manta da cewa Allah ne Mai bayarwa, ya bar ka da dabararka, sai ka ga wanda bai kai ka tsari ko farashi ba yana ciniki, alhali kai kana zaune kana kallon shagonka ko ofishinka babu kowa. Arziƙi na gaskiya a hankali ake gina shi da riƙon amana, juriya, da kuma cikakken Tawakkali ga Ubangiji. Ka Farka ka gyara lissafinka a yau tun kafin asara ta yi maka gargaɗi mai ɗaci. ISHAQ ABDULLAHI YUSUF ✍️
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 1كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • Allah says:
    "Live with them in kindness."
    (Qur'an 4:19)
    This teaches husbands and wives to treat one another with goodness and compassion.


    🌷 Don't only say, "You're strong."
    Show her, "I'll walk through this journey with you."


    🤲 Dua
    "O Allah, protect the mother and her baby. Grant them health, peace, strength, and ease throughout pregnancy and childbirth. Make husband and wife a source of love and support for one another. Ameen."
    💚 Follow Fb @Nay Jasmine for Islamic family inspiration, beautiful duas, and heartwarming reminders.
    Allah says: "Live with them in kindness." (Qur'an 4:19) This teaches husbands and wives to treat one another with goodness and compassion. 🌷 Don't only say, "You're strong." Show her, "I'll walk through this journey with you." 🤲 Dua "O Allah, protect the mother and her baby. Grant them health, peace, strength, and ease throughout pregnancy and childbirth. Make husband and wife a source of love and support for one another. Ameen." 💚 Follow Fb @Nay Jasmine for Islamic family inspiration, beautiful duas, and heartwarming reminders.
    Sad
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 3كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • 🎉✈️ Congratulations to the amazing GLNs Global team! 💎


    We’ve successfully tested & generated airline tickets through the AirLand app! 🚀🔥


    A huge achievement for the Sidra community! ❤️


    In Sha Allah, AirLand will be launched this month! 👀⏳✈️


    #GLNsGlobal #AirLand #SidraChain @zoomer Astute Africa Safaris Cheick Omar Soulama
    🎉✈️ Congratulations to the amazing GLNs Global team! 💎 We’ve successfully tested & generated airline tickets through the AirLand app! 🚀🔥 A huge achievement for the Sidra community! ❤️ In Sha Allah, AirLand will be launched this month! 👀⏳✈️ #GLNsGlobal #AirLand #SidraChain @zoomer [Astuteafricasafaris] [africanexus]
    0 التعليقات 0 المشاركات 3كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" Unveils Vision for a Stronger East African Community


    Independent candidate Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" has launched a people-centered campaign for the East African Legislative Assembly (EALA), presenting a vision focused on regional integration, economic transformation, youth empowerment, peace, and stronger legislative cooperation across the East African Community (EAC).
    Campaigning under the theme "Driving Integration, Social and Economic Transformation," Hon. Mugerwa says his bid is inspired by the need to make the East African Community more responsive to the aspirations of its citizens.


    Speaking during his campaign engagements, the aspiring EALA legislator emphasized that East African integration must extend beyond political declarations and translate into tangible benefits for ordinary people through expanded trade, job creation, quality infrastructure, and the free movement of people, goods, services, and capital.


    "The future of East Africa depends on visionary leadership that prioritizes unity, innovation, economic growth, and inclusive development. Our people deserve a regional bloc that delivers opportunities for every citizen," he said.


    Championing Regional Prosperity
    Hon. Mugerwa has pledged to advocate for legislation that strengthens regional trade, supports cross-border investments, improves infrastructure connectivity, and eliminates barriers that continue to hinder business within the East African Community.


    He argues that harmonized policies among member states will stimulate industrialization, enhance competitiveness, and create employment opportunities, particularly for young people who make up the majority of East Africa's population.


    Youth and Innovation at the Centre
    Recognizing the demographic advantage of East Africa, the candidate has committed to promoting policies that invest in youth entrepreneurship, digital innovation, skills development, and access to affordable financing for small and medium enterprises.


    According to his campaign, empowering young people will be essential in accelerating regional economic transformation and reducing unemployment.


    Peace, Security and Good Governance
    Hon. Mugerwa also identifies regional peace and security as prerequisites for sustainable development. He says he will support initiatives that strengthen cooperation among partner states in combating cross-border crime, promoting political stability, and safeguarding democratic institutions.


    He further pledges to advocate for transparent governance, accountability, and citizen participation in the implementation of regional policies.


    An Independent Voice for East Africa
    Running as an independent candidate, Hon. Mugerwa says his leadership will be guided by the interests of East African citizens rather than partisan politics. He promises to serve as a bridge between national legislatures and the East African Legislative Assembly, ensuring that regional decisions reflect the priorities of the people.


    His campaign message calls for stronger collaboration among EAC member states in building a prosperous, peaceful, and economically integrated region capable of competing on the global stage.


    As campaigns for the East African Legislative Assembly gather momentum, Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" is positioning himself as a candidate committed to visionary leadership, practical regional solutions, and a united East Africa driven by shared prosperity and sustainable development.
    Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" Unveils Vision for a Stronger East African Community Independent candidate Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" has launched a people-centered campaign for the East African Legislative Assembly (EALA), presenting a vision focused on regional integration, economic transformation, youth empowerment, peace, and stronger legislative cooperation across the East African Community (EAC). Campaigning under the theme "Driving Integration, Social and Economic Transformation," Hon. Mugerwa says his bid is inspired by the need to make the East African Community more responsive to the aspirations of its citizens. Speaking during his campaign engagements, the aspiring EALA legislator emphasized that East African integration must extend beyond political declarations and translate into tangible benefits for ordinary people through expanded trade, job creation, quality infrastructure, and the free movement of people, goods, services, and capital. "The future of East Africa depends on visionary leadership that prioritizes unity, innovation, economic growth, and inclusive development. Our people deserve a regional bloc that delivers opportunities for every citizen," he said. Championing Regional Prosperity Hon. Mugerwa has pledged to advocate for legislation that strengthens regional trade, supports cross-border investments, improves infrastructure connectivity, and eliminates barriers that continue to hinder business within the East African Community. He argues that harmonized policies among member states will stimulate industrialization, enhance competitiveness, and create employment opportunities, particularly for young people who make up the majority of East Africa's population. Youth and Innovation at the Centre Recognizing the demographic advantage of East Africa, the candidate has committed to promoting policies that invest in youth entrepreneurship, digital innovation, skills development, and access to affordable financing for small and medium enterprises. According to his campaign, empowering young people will be essential in accelerating regional economic transformation and reducing unemployment. Peace, Security and Good Governance Hon. Mugerwa also identifies regional peace and security as prerequisites for sustainable development. He says he will support initiatives that strengthen cooperation among partner states in combating cross-border crime, promoting political stability, and safeguarding democratic institutions. He further pledges to advocate for transparent governance, accountability, and citizen participation in the implementation of regional policies. An Independent Voice for East Africa Running as an independent candidate, Hon. Mugerwa says his leadership will be guided by the interests of East African citizens rather than partisan politics. He promises to serve as a bridge between national legislatures and the East African Legislative Assembly, ensuring that regional decisions reflect the priorities of the people. His campaign message calls for stronger collaboration among EAC member states in building a prosperous, peaceful, and economically integrated region capable of competing on the global stage. As campaigns for the East African Legislative Assembly gather momentum, Hon. Mugerwa Abdallah "Hamtono" is positioning himself as a candidate committed to visionary leadership, practical regional solutions, and a united East Africa driven by shared prosperity and sustainable development.
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 3كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • ✨ The Light of Al-Kautsar Between the Kaaba and Medina ✨
    Under a sky full of Allah's magnificent light, the Kaaba and Medina bear witness to His boundless mercy. 🤍🌙
    Surah Al-Kautsar teaches that Allah's blessings are innumerable. Even when life feels constricted, Allah still holds much good that we have yet to see.
    اِنَّآ اَعْطَيْنٰكَ الْكَوْثَرَ
    “Indeed, We have granted you abundance.”
    #AlKautsar #Kaaba #Medina #Allah #IslamicReminder #Quran #Muslim #Hijrah #Baitullah #MasjidNabawi #LoveAllah #Istiqomah #HeartReminder #Subhanallah #Aamiin #IslamicPost #SurahAlKautsar #Mecca #MadinahAlMunawwarah #Dhikr
    ✨ The Light of Al-Kautsar Between the Kaaba and Medina ✨ Under a sky full of Allah's magnificent light, the Kaaba and Medina bear witness to His boundless mercy. 🤍🌙 Surah Al-Kautsar teaches that Allah's blessings are innumerable. Even when life feels constricted, Allah still holds much good that we have yet to see. اِنَّآ اَعْطَيْنٰكَ الْكَوْثَرَ “Indeed, We have granted you abundance.” #AlKautsar #Kaaba #Medina #Allah #IslamicReminder #Quran #Muslim #Hijrah #Baitullah #MasjidNabawi #LoveAllah #Istiqomah #HeartReminder #Subhanallah #Aamiin #IslamicPost #SurahAlKautsar #Mecca #MadinahAlMunawwarah #Dhikr
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 7كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • *🕊️Important Etiquettes of Friday🕊️*

    (1) *Make the intention to attend Friday prayer early.*

    (2) *Take a bath for purification (the Friday bath is Sunnah).*

    (3) *Wear clean and neat clothes.*

    (4) *Apply perfume to have a pleasant fragrance.*

    (5) *Go to the mosque early with calmness and humility.*

    (6) *Engage yourself in the remembrance of Allah and recitation of the Qur’an.*

    (7) *Do not disturb others or step over people to move forward.*

    (8) *Sit calmly without playing with your fingers or talking.*

    (9) *Listen attentively to the sermon without speaking.*

    (10) *Increase sending blessings (Salawat) upon the Prophet ﷺ on this blessed day.*

    *Friday is a very blessed day, so make good use of it by seeking Allah’s forgiveness and mercy May Allah grant us the ability to benefit from this blessed day. Ameen. 🤲*
    *🕊️Important Etiquettes of Friday🕊️* (1) *Make the intention to attend Friday prayer early.* (2) *Take a bath for purification (the Friday bath is Sunnah).* (3) *Wear clean and neat clothes.* (4) *Apply perfume to have a pleasant fragrance.* (5) *Go to the mosque early with calmness and humility.* (6) *Engage yourself in the remembrance of Allah and recitation of the Qur’an.* (7) *Do not disturb others or step over people to move forward.* (8) *Sit calmly without playing with your fingers or talking.* (9) *Listen attentively to the sermon without speaking.* (10) *Increase sending blessings (Salawat) upon the Prophet ﷺ on this blessed day.* *Friday is a very blessed day, so make good use of it by seeking Allah’s forgiveness and mercy May Allah grant us the ability to benefit from this blessed day. Ameen. 🤲*
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 2كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • Congratulations HM GLOBAL CONSTRUCTION INVESTORS it's reached target and soon will be launch on Sidra Dex insha'Allah
    Congratulations HM GLOBAL CONSTRUCTION INVESTORS it's reached target and soon will be launch on Sidra Dex insha'Allah
    Love
    1
    0 التعليقات 0 المشاركات 1كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu 🌸

    Safiya ta waye, Alhamis ta zo — rana mai daraja.
    Mu tuna cewa Musulunci ya gina rayuwa bisa tsarki da iyaka.

    🔹 Babu soyayya tsakanin namiji da mace kafin aure.
    🔹 Duk abin da zai kai ga haram, shima haram ne.
    🔹 Soyayya ta gaskiya tana fara ne bayan aure, a cikin halal.

    Ya samari da ’yan mata, kada mu watsar da koyarwar addini don bin son zuciya.
    Abin da Allah Ya tsara shi ne mafi alheri, ko da zuciya ba ta so a farkon lokaci.

    Mu fara wannan safiya da:

    Tsarkin zuciya

    Kiyaye ido da harshe

    Neman halal da tawakkali


    Allah Ya albarkaci wannan safiyar Alhamis,
    Ya shiryar da zukatanmu, Ya kare mu daga fitina, Ya ba mu aure nagari. Ameen 🤲
    Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu 🌸 Safiya ta waye, Alhamis ta zo — rana mai daraja. Mu tuna cewa Musulunci ya gina rayuwa bisa tsarki da iyaka. 🔹 Babu soyayya tsakanin namiji da mace kafin aure. 🔹 Duk abin da zai kai ga haram, shima haram ne. 🔹 Soyayya ta gaskiya tana fara ne bayan aure, a cikin halal. Ya samari da ’yan mata, kada mu watsar da koyarwar addini don bin son zuciya. Abin da Allah Ya tsara shi ne mafi alheri, ko da zuciya ba ta so a farkon lokaci. Mu fara wannan safiya da: Tsarkin zuciya Kiyaye ido da harshe Neman halal da tawakkali Allah Ya albarkaci wannan safiyar Alhamis, Ya shiryar da zukatanmu, Ya kare mu daga fitina, Ya ba mu aure nagari. Ameen 🤲
    0 التعليقات 0 المشاركات 997 المشاهدات 0 التقييمات
  • Annabi Muhammad (SAW) yace:

    "Duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar Juma'a, Allah zai haskaka masa haske daga tsakanin Juma'o'i guda biyu."

    Ya Allah Ka ba mu ikon lazimtar karatun suratul Kahfi, Ka haskaka rayuwarmu da hasken shiriya.
    .
    .
    .

    Prophet Muhammad (SAW) said:

    "Whoever recites Surah al-Kahf on the day of Friday, Allah will shine a light for him between the two Fridays."

    O Allah, grant us the ability to be consistent in reciting Surah al-Kahf, and illuminate our lives with the light of guidance.

    Abba tarika 10 ✍️
    Annabi Muhammad (SAW) yace: "Duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar Juma'a, Allah zai haskaka masa haske daga tsakanin Juma'o'i guda biyu." Ya Allah Ka ba mu ikon lazimtar karatun suratul Kahfi, Ka haskaka rayuwarmu da hasken shiriya. . . . Prophet Muhammad (SAW) said: "Whoever recites Surah al-Kahf on the day of Friday, Allah will shine a light for him between the two Fridays." O Allah, grant us the ability to be consistent in reciting Surah al-Kahf, and illuminate our lives with the light of guidance. Abba tarika 10 ✍️
    0 التعليقات 0 المشاركات 1كيلو بايت المشاهدات 0 التقييمات
  • *📖 FALALAR SURATUL KAHF – Tunatarwa ta Jumu’a*

    Manzon Allah ﷺ ya ce:

    *“Duk wanda ya karanta Suratul Kahf a ranar Jumu’a, zai sami haske daga wannan Jumu’a zuwa Jumu’a mai zuwa.”*
    (Al-Hakim ya rawaito)

    ✅ Karanta Suratul Kahf
    ✅ Nemi haske da kariya daga fitintinu
    ✅ Yi amfani da lokacin albarka

    *Jumu’a ba ranar sakaci bace — ka amfana da ita!*

    🕌 *Jumu’a Mubarak*
    *📖 FALALAR SURATUL KAHF – Tunatarwa ta Jumu’a* Manzon Allah ﷺ ya ce: *“Duk wanda ya karanta Suratul Kahf a ranar Jumu’a, zai sami haske daga wannan Jumu’a zuwa Jumu’a mai zuwa.”* (Al-Hakim ya rawaito) ✅ Karanta Suratul Kahf ✅ Nemi haske da kariya daga fitintinu ✅ Yi amfani da lokacin albarka *Jumu’a ba ranar sakaci bace — ka amfana da ita!* 🕌 *Jumu’a Mubarak*
    0 التعليقات 0 المشاركات 781 المشاهدات 0 التقييمات
  • *✋𝙒𝘼𝙎𝙄𝙔𝙔𝘼𝙍 𝘽𝘼𝙉𝙆𝙒𝘼𝙉𝘼🤚*
    *mu guji dukkan abinda zai kawo mana saba ni,ko batawa,murika aikata abinda zai kusanta mu da juna yasa muso juna,*

    *yan-uwana masu daraja muddin mukayi wannan, muka kiyaye wadannan hakkoki to shakka babu andena samu husuma a tsakanimu da junanmu, kuma lalle zaman lafiya dakwanciyar hankali masu dorewa zasu tabbata acikinmu*

    _*Allah yasa mu kiyaye.🤲*_
    *✋𝙒𝘼𝙎𝙄𝙔𝙔𝘼𝙍 𝘽𝘼𝙉𝙆𝙒𝘼𝙉𝘼🤚* *mu guji dukkan abinda zai kawo mana saba ni,ko batawa,murika aikata abinda zai kusanta mu da juna yasa muso juna,* *yan-uwana masu daraja muddin mukayi wannan, muka kiyaye wadannan hakkoki to shakka babu andena samu husuma a tsakanimu da junanmu, kuma lalle zaman lafiya dakwanciyar hankali masu dorewa zasu tabbata acikinmu* _*Allah yasa mu kiyaye.🤲*_
    0 التعليقات 0 المشاركات 728 المشاهدات 0 التقييمات
المزيد من النتائج
Zoomer Africa https://zoomer.africa